ABNA24 : Tashar talabijin ta Al-Mayadeen ta kasar Lebanon, ta bayyana cewa an kawo karshen fadan ne bayan da sojoji suka shiga tsakani, amma an rasa ran mutum guda.
Kafin haka dai Baha’ul - hariri ya sha fitowa cikin masu zanga-zangar na kin siyasar kaninsa Sa’adul Hariri, wadanda suka hada da ta cin hanci da rashawa da kuma nuna adawarsa da yadda Sa’adu yake daukar makaman kungiyar Hizbullah ta kasar.
342/